Hausa - Sorah Al-Fil ( The Elephant )

Noble Quran » Hausa » Sorah Al-Fil ( The Elephant )

Choose the reader


Hausa

Sorah Al-Fil ( The Elephant ) - Verses Number 5
أَلَمْ تَرَ كَيْفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِأَصْحَابِ الْفِيلِ ( 1 ) Al-Fil ( The Elephant ) - Ayaa 1
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ga mutanen giwa ba?
أَلَمْ يَجْعَلْ كَيْدَهُمْ فِي تَضْلِيلٍ ( 2 ) Al-Fil ( The Elephant ) - Ayaa 2
Ashe, bai sanya kaidinsu a cikin ɓata ba?
وَأَرْسَلَ عَلَيْهِمْ طَيْرًا أَبَابِيلَ ( 3 ) Al-Fil ( The Elephant ) - Ayaa 3
Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.
تَرْمِيهِم بِحِجَارَةٍ مِّن سِجِّيلٍ ( 4 ) Al-Fil ( The Elephant ) - Ayaa 4
Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.
فَجَعَلَهُمْ كَعَصْفٍ مَّأْكُولٍ ( 5 ) Al-Fil ( The Elephant ) - Ayaa 5
Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?

Random Books

Choose language

Choose Sorah

Random Books

Choose tafseer

Participate

Bookmark and Share